Idris Legbo Kutigi

Idris Legbo Kutigi
Chief Justice of Nigeria (en) Fassara

2007 - 2009
Rayuwa
Haihuwa Jihar Arewa Maso Yamma, 31 Disamba 1939
ƙasa Najeriya
Mutuwa Landan, 21 Oktoba 2018
Karatu
Makaranta School of Oriental and African Studies, University of London (en) Fassara
Jami'ar Ahmadu Bello
Kwalejin Barewa
Sana'a
Sana'a mai shari'a

Idris Legbo Kutigi ya rayu daga 31 ga watan Disamba 1939 zuwa 21 ga watan Oktoba 2018 ya kasance lauyan Nijeriya kuma alƙali.[1] Ya riƙe shugaban Alkalai a jihar Niger da kuma Babban kamishinan a Hukumar Shari'a kafin yazamo Alkali a Babban Kotun Najeriya,[2] sannan daga bisani yazama alkali a kotun koli ta Nijeriya a shekara ta 1992. Yakaiga matsayin Shugaban Alkalai daga 30 ga watan Janairu 2007 har zuwa 30 Disamba 2009.[3]

  1. "Justice Kutigi and his judicial legacy". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News. 30 October 2018. Retrieved 6 March 2022.
  2. editor (21 October 2018). "Former CJN, Idris Kutigi, Dies at 78". THISDAYLIVE. Retrieved 27 May2020.
  3. "Hon. Justice Idris Legbo Kutigi CON". Scn.gov.ng. Supreme Court of Nigeria. 1 February 2007. Retrieved 4 May 2007.

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search